Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.

Daga -Abubakar Sale Yakub

Kwamishinan Lafiya ta jihar Kaduna Dr. Amina Muhammad Baloni, ta tabbatar da bullar sabuwar kwayar cutar zazzabin Lassa a jihar.

Tace wani mutum me shekaru 40 aka gano yana dauke da kwayar cutar a ranar Juma’a 21 ga Watan Fabrairu, 2020, a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria yana kuma karbar magani a cibiyar da aka tanadarwa wadan da suka kamu da cutar Lassa.

“Wannan shi ya kawo adadin mutane biyu wadan da suka kamu da cutar a jihar Kaduna suna kuma karbar magani a cibiyar da aka ware musu ” a cewar Baloni.

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *