Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.

Jami’an sojin sama sun gudanar da atisayen ceto mutane a titin Kaduna-Abuja.

Majalisar wakilan Najeriya za ta fara gyaran kundin tsarin mulki.

Gwamna Tambuwal na jihar Sokoto ya roki shugabannin sojin Najeriya su yi murabus.

‘Yan bindiga sun kashe shugabanni 2 a jihar Kaduna.

Iyalan Iyan Zazzau sun ƙaryata jita-jitar cewa kashe shi aka yi.

Wasu ’yan bindiga sun kone wata motar sintiri ta ‘yan banga da ke aiki a kan babbar hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna.

Gwamnatin Kano za ta haramta ba yara dakin kwana a hotel.

Mutumin da ake zargi da kisan mutum 160 yayin harin Bom a Mumbai ya shiga hannu.

Wani harin ta’addanci a Jamhuriyar Nijar ya hallaka mutane 56 a kan iyakar kasar da Mali.

Iran na tunawa da mutuwar Qasem Soleimani tare da alwashin maida martani.

EPL: Arsenal ta sami nasara a kan West Bromwich da ci 4:0 a wasan jiya.

EPL: Crystal Palace ta sami nasara a kan Sheffield United da ci 2:0 a wasan jiya.

LaLiga: Real Madrid ta sami nasara a kan Celta Vigo da ci 2:0 a wasan jiya.

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *