Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya umurni makiyaya Fulani da ke jiharsa su zakulo bata garin da ke jiharsu domin idan suna son zaman lafiya, inda ya kuma gargadi kan cewa a dena jefa siyasa cikin rikicin makiyaya da manoma.

Ya bayyana hakan ne yayin ziyarar gani da ido na tsaro da ya kai a karamar hukumar Ovia ta Kudu a jihar, Daily Trust ta ruwaito

Gwamnan, wanda ya danganta tattakin da makiyaya ke yi zuwa wurare daban-daban da dumaman yanayi ya yi kira ga yan Nigeria su binciko hanyoyin da za su sulhuta makiyaya da manoman a maimakon siyasantar da rikcin.

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *