Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.
Kwamandan Hisbah da Jami’ansa

Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta tarwatsa taron party na maza da mata da mata yan group din WhatsApp suka shirya a birnin Kano.

Babban Kwamanda Hisbah na Jihar Kano Dr. Harun Muhd Sani Ibn Sina, ya bayar da umarnin jibge Jami’an Hisbah a wani Otal dake birnin Kano, inda matasan suka shirya gudanar da taron sheke agar.

Wannan na kunshene a cikin sanarwar da sashin sadarwa na Hukumar Hisbah ICT, ya fitar .

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *