Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.

Gwamnatin Najeriya ta na shirin cin bashin $1.2 daga wasu bankunan ketare

Wannan bashin kudi da za a ci zai taimaka wajen zamantar da sha’anin noma

Ministan gona ya ce ‘yan kasuwa za su biya wannan bashi nan da shekaru 15

Gwamnatin tarayya ta shiya tsaf domin cin bashin Dala biliyan 1.2 daga wasu bankunan kasar waje da nufin inganta harkar gona a Najeriya.

Punch ta ce za a karbo aron wannan kudi ne daga bankin Dutch Bank da kuma babban bankin nan da ake kira Development Bank na kasar Brazil.

Jaridar ta ce Hadimin Ministan harkar gona, Andrew Kwasari, ya shaida wa ‘yan jarida wannan a Abuja, a ranar Laraba, 17 ga watan Fubrairu, 2021.

Mai ba Ministan gonan shawara yake cewa wannan shiri ya na cikin tsarin Green Imperative Project

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *