Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.
Minista Sadiya Faruk da Gwamnan Kano Ganduje a Kano

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya karbi kayan abinci har tirela 120 daga hanun Ministar Walwala da Jinakai ta Kasa Hajiya Sadiya Umar Faruk, a ranar Lahadi.

Tace kayan an bayar dasune domin tallafawa jama’a marassa karfi domin rage musu radadin zaman gida sabo da cutar Covid-19

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *