Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.
Labarai Labaran Express Labaran jaha Labaran kasa Uncategorized

Cultivating youngster’s creative, mindset, foretells a promising future, says Hon. Sha’a ban Sharada.

The member representing Kano municipal in the federal House of Representatives, Hon. Sha’aban Ibrahim Sharada says entrepreneurship potential should be identified, and nurtured in secondary

Labarai Uncategorized

Open defecation: Kano state government vows to fight the dearth of public toilets.

The Kano State commissioner for local government Lamin Sani Zawiyya reiterated the state government stemming from the tide of open defecation by fighting the scarcity

Labarai

Kotu- wani matashi Hukuncin kwashe kwata

Wata kotun shari’ar muslunci dake Zamanta a rijiyar lemo karkashin Mai shari’a Abdu Abdullahi wayya, ta yakewa wani matashi Mai suna Munzali Lawan, mazaunin unguwar

Labarai

Tsige Buhari: Kwankwaso ya aikewa ‘yan majalisar PDP gargadi mai tsanani

Dan takarar shugaban kasa na NNPC a 2023 ya ba da wannan gargadi a ranar Juma’a, 29 ga watan Yuli a Ilorin, babban birnin jihar

Labarai

SIYASA 2023: Ainihin dalilan da ya kamata na ci zaben shugaban kasa – Tinubu

Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayyana dalilin da ya sa ya zama dole ya lashe zaben 2023. Tinubu

Labarai

Sojoji sun ceto wata ‘yar Chibok a Borno

Dakarun Operation Hadin Kai, sun tabbatar da kubutar da wata ‘yar makarantar Chibok, Ruth Bitrus da ta kubuta daga hannun ‘yan Boko Haram da yaronta.

Labarai

Shinko Ko Ameachi yayi watsi da APC? Jam’iyyar Mai Mulki Ta Bayyana Matsayin Gaskiya Akan Takaddamar Da Aka Yiwa Tsohon Ministan

Rikicin da ya barke tsakanin jam’iyyar APC a jihar Ribas, ya yi kamari, yayin da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar ke sauya sheka zuwa

Labarai

Kamar Wike da Atiku, El Rufai Ya Fusata da Tinubu Kan Zabin Mataimakinsa

Matakin da Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023, ya yanke na zaben tsohon gwamnan jihar Borno,

Labarai

Yan Jamiyyar APC na komawa PDP a Zamfara

Jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara ta ce ta samu rahoton wasu tsofaffin mambobinta da suka koma jam’iyyar adawa ta PDP a jihar. A cewar wata

Labarai

Kwankwaso ne barazana ga PDP ba Tinubu ba

Gabanin zaben 2023, Reno Omokri, wani mai fafutukar siyasa da zamantakewa, ya bayyana cewa Bola Tinubu, jam’iyyar All Progressives Congress, APC, dan takarar shugaban kasa