Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.

Ma’aikatar ta jihar Kano ta tabbatar da samun karin mutum daya da ke dauke da cutar korona.
Hukumar wadda ta wallafa bayanin a shafinta na Twitter ta ce har yanzu mutum 3 suka kamu da cutar a jihar.
A saboda haka hukumar ta yi kira da a yi watsi da duk wani bayani da ya nuna cewa masu dauke da cutar sun fi 3 a jihar.
A makon jiya ne dai aka fara samun mai dauke da cutar na farko a jihar wanda aka ce ya bar birnin Abuja zuwa Kano.

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *