Contact Information

114 Lamido Cresent, Giginyu 700213, Kano

We Are Available 24/ 7. Call Now.

Daga-Nazefi Dukawa

Babban Kwamandan Hisba Na jihar Kano

Jami’an Hisbah na Karamar Hukumar Dawakin kudu sun kama wata mata da ake zargin Bokanya ce wadda ta turawa wata matar aure aljani wanda ya hanata hai huwa.
Matar mai suna Hajara Adamu “tace mahaifiyar matar ce ta buakci tayiwa yar tata magani.”
Kwamandan Hisbah na karamar hukumar Dawakin Kudu, yace zuwa yanzu matar ta zubar da kayan kulun botonta ta kuma rungumi gwadaben gaskiya.
yayin da mijin matar yace ” sun je gurin wani malami wanda yayiwa matar ruqiyya amma aljanin yace turoshi akai sai dai yaki fadar wanda ya turoshi a farko sai da
ga karshe ya ambata”.

Share:

administrator

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *